Har yanzu tafiyar ceto Najeriya na gaba — Atiku
Atiku ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, jim kadan bayan hukuncin kotun ƙoli. ...
Atiku ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, jim kadan bayan hukuncin kotun ƙoli. ...
Majiyoyi daga yankin sun shaida cewa, maharan sun shiga ƙauyen ne da ƙafa, inda suka ajiye babura a nesa. ...
Kungiyoyin sun bayyana cewa, sun ɗauki wannan mataki ne bayan da Gwamnatin Tarayya ta kasa kammala tattaunawa da su kan batun ƙarin alawus-alawus da s ...
Wannan hukunci ya maida shugabancin da David Mark ke jagoranta kan madafun iko, bayan da Hukumar Zaɓe mai zaman kanta (INEC) ta soke sunayensu a baya. ...
Sanarwar ta ce, ana sa ran Tegbe zai taimaka wajen gyaran tsarin samar da wuta, inganta daidaiton katsewar lantarki da kuma jawo masu zuba jari. ...