Headlines

Sanƙarau ta kashe ɗalibai 20 a Yobe

Sanƙarau ta kashe ɗalibai 20 a Yobe

A gaskiya dai ba zan iya bayar da haƙiƙanin adadin ɗaliban da abun ya shafa ba saboda akwai waɗanda aka kwantar a asibiti. ...

Sanatoci sun tabbatar da naɗin Shugabar Hukumar NFIU Hafsat Bakari

Sanatoci sun tabbatar da naɗin Shugabar Hukumar NFIU Hafsat Bakari

Hafsat Bakari lauya ce kuma kwararriya a fannin binciken harkokin kuɗi. ...

’Yan takara sun bijire wa taron da Shugaba Macky Sall ya kira

’Yan takara sun bijire wa taron da Shugaba Macky Sall ya kira

Ana taron ne domin magance rikicin siyasa da kasar ke fama da shi a Diamniadio da ke kusa da Dakar. ...

Akwai yiwuwar tsagaita wutar yaƙin Isra’ila a Gaza albarkacin watan Ramadana

Akwai yiwuwar tsagaita wutar yaƙin Isra’ila a Gaza albarkacin watan Ramadana

Yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza – wanda yanzu ya shiga kwana na 145 — ya yi sanadin mutuwar Falasɗinawa aƙalla 29,782. ...

Abin da ke janyo rigima da gwamnoni — Sanata Siyako

Abin da ke janyo rigima da gwamnoni — Sanata Siyako

Taimakon al’umma shi ne dalilin yin siyasa, kuma kowannenmu ya shige ta don kawo wa al’umma sauki. ...