Headlines

NDLEA ta kama maniyyata aikin hajji ɗauke da hodar iblis

NDLEA ta kama maniyyata aikin hajji ɗauke da hodar iblis

“Kwanaki kaɗan da suka wuce, mun kama wasu maniyyata biyu da za su je ƙasar Saudiyya aikin Hajji, inda suka haɗiye hodar iblis, suna nuna cewa za su j ...

’Yan bindiga sun kashe makiyaya 2, sun sace shanu 320 a Kaduna

’Yan bindiga sun kashe makiyaya 2, sun sace shanu 320 a Kaduna

’Yan bindigar da suka zo adadi mai yawa tare miyagun makamai sun mamaye sansanin makiyayan inda suka buɗe wuta, inda suka kashe biyu daga cikin makiya ...

Ɗalibai sun maƙale lokacin da gini ya rufta suna jarrabawa

Ɗalibai sun maƙale lokacin da gini ya rufta suna jarrabawa

Ajujuwan sun rufta musu a lokacin da aka yi ruwan sama kamar da baƙin ƙwarya da iska. ...

Ko kwabo ban ciyo bashi ba tun da na zama Gwamnan Kaduna – Uba Sani

Ko kwabo ban ciyo bashi ba tun da na zama Gwamnan Kaduna – Uba Sani

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya ce tun da ya hau kujerar mulki shekaru biyu da suka wuce ko kwabo bai ciyo ba a matsayin bashi. ...

Ambaliyar ruwa ta kashe sama da mutum 50 a Neja

Ambaliyar ruwa ta kashe sama da mutum 50 a Neja

Kodayake dai har yanzu babu cikakkun bayanai a kan ambaliyar, amma mazauna yankin sun kiyasta cewa mutanen da suka rasa ransu za su kai 50. ...