Headlines

Ambaliyar ruwa ta kashe sama da mutum 50 a Neja

Ambaliyar ruwa ta kashe sama da mutum 50 a Neja

Kodayake dai har yanzu babu cikakkun bayanai a kan ambaliyar, amma mazauna yankin sun kiyasta cewa mutanen da suka rasa ransu za su kai 50. ...

NEJERIYA A YAU: Sai Yaushe ’Yan Najeriya Za Su Ci Gajiyar Manufofin Shugaba Tinubu?

NEJERIYA A YAU: Sai Yaushe ’Yan Najeriya Za Su Ci Gajiyar Manufofin Shugaba Tinubu?

A yau shekara biyu ke nan cif  tun bayan da  shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karɓi mulkin Najeriya a matsayin shugaban ƙasa na 16 tun bayan samun ‘yancin ...

’Yar Najeriya ta tsinci miliyan 8.2 a Saudiyya ta mayar wa da mai su

’Yar Najeriya ta tsinci miliyan 8.2 a Saudiyya ta mayar wa da mai su

Rahotanni sun nuna matar ta tsinci guzirin maniyyacin ne a Masallacin Harami na Makka a ranar Talata . ...

Babu wanda ya tayar da bam a Abuja —Wike

Babu wanda ya tayar da bam a Abuja —Wike

Sai dai ya zuwa lokacin haɗa rahoton, daga rundunar soji har ta ’yan sanda, babu wacce ta ce komai kan hakan, sun dai ce suna gudanar da bincike. ...

Kotu ta yanke wa Murja Kunya hukuncin dauri a gidan yari

Kotu ta yanke wa Murja Kunya hukuncin dauri a gidan yari

Kotu ta nada Murja jakadiyar EFCC da Babban Bankin Najeriya (CBN) wajen wayar da kan mutane kan illar wulakanta Naira a dokar Najeriya ...