Headlines

NEJERIYA A YAU: Sai Yaushe ’Yan Najeriya Za Su Ci Gajiyar Manufofin Shugaba Tinubu?

NEJERIYA A YAU: Sai Yaushe ’Yan Najeriya Za Su Ci Gajiyar Manufofin Shugaba Tinubu?

A yau shekara biyu ke nan cif  tun bayan da  shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karɓi mulkin Najeriya a matsayin shugaban ƙasa na 16 tun bayan samun ‘yancin ...

’Yar Najeriya ta tsinci miliyan 8.2 a Saudiyya ta mayar wa da mai su

’Yar Najeriya ta tsinci miliyan 8.2 a Saudiyya ta mayar wa da mai su

Rahotanni sun nuna matar ta tsinci guzirin maniyyacin ne a Masallacin Harami na Makka a ranar Talata . ...

Babu wanda ya tayar da bam a Abuja —Wike

Babu wanda ya tayar da bam a Abuja —Wike

Sai dai ya zuwa lokacin haɗa rahoton, daga rundunar soji har ta ’yan sanda, babu wacce ta ce komai kan hakan, sun dai ce suna gudanar da bincike. ...

Kotu ta yanke wa Murja Kunya hukuncin dauri a gidan yari

Kotu ta yanke wa Murja Kunya hukuncin dauri a gidan yari

Kotu ta nada Murja jakadiyar EFCC da Babban Bankin Najeriya (CBN) wajen wayar da kan mutane kan illar wulakanta Naira a dokar Najeriya ...

Sojoji sun halaka mayakan ISWAP da dama a Borno

Sojoji sun halaka mayakan ISWAP da dama a Borno

Dakarun sojojin Najeriya sun dakile wani harin hadin gwiwa da ‘yan ta’addar Boko Haram da ISWAP suka kai a yankin Marte da ke jihar Borno ...