Headlines

Hukumar tace fina-finai ta soke lasisin gidajen gala 8 a Kano

Hukumar tace fina-finai ta soke lasisin gidajen gala 8 a Kano

Hukumar ta ce ta kama gidajen galar da saɓa wasu dokokinta. ...

Ma’aikatan wutar lantarki sun tsunduma yajin aiki a Kano

Ma’aikatan wutar lantarki sun tsunduma yajin aiki a Kano

Yajin aikin nasu zai jefa Kano da kewaye cikin duhu. ...

Sojoji da ’yan siyasa na taimaka wa Boko Haram da bayanai — Zulum

Sojoji da ’yan siyasa na taimaka wa Boko Haram da bayanai — Zulum

Sai dai Zulum ya roƙi Shugaba Tinubu da ya saurari shawarwarin jama’a domin kawo ƙarshen matsalar. ...

Hajjin 2025: Kashi 79 na maniyyatan Najeriya sun isa Saudiyya – NAHCON

Hajjin 2025: Kashi 79 na maniyyatan Najeriya sun isa Saudiyya – NAHCON

Hukumar ta ce yanzu haka ta kwashe kashi 79 na maniyyatan Najeriya zuwa ƙasa mai tsarki. ...

DAGA LARABA: “Abba Al-Mustafa Ba Shi Da Hurumin Dakatar Da Fina-finanmu”

DAGA LARABA: “Abba Al-Mustafa Ba Shi Da Hurumin Dakatar Da Fina-finanmu”

Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari ne kan rigimar da ta balle tsakanin hukumar da masu shirya finafinai masu dogon zango. ...