Headlines

Gwamnati ta dauki ’yan sanda 50,000 aiki duk shekara — Shekarau

Gwamnati ta dauki ’yan sanda 50,000 aiki duk shekara — Shekarau

Tsohon gwamnan ya ce dole sai an yi tafiya da sarakunan gargajiya matukar ana so tsarin ya yi tasiri. ...

’Yan sanda sun kama ɗan bindiga, sun kwato AK-47 a Kaduna 

’Yan sanda sun kama ɗan bindiga, sun kwato AK-47 a Kaduna 

‘Yan sandan sun kwato bindiga kirar AK-47 a hannun wanda ake zargin. ...

NAJERIYA A YAU: Abin Da Zai Faru Da Tattalin Arzikin Najeriya…

NAJERIYA A YAU: Abin Da Zai Faru Da Tattalin Arzikin Najeriya…

Tsadar rayuwa sakamakon karyewar darajar Naira da tashin farashin Dala da kuma cire tallafin man fetur na ci gaba da gasa wa ’yan Najeriya aya a hannu ...

Jami’ar Gombe ta ɗaga likafar malamai huɗu zuwa matsayin Farfesa 

Jami’ar Gombe ta ɗaga likafar malamai huɗu zuwa matsayin Farfesa 

Ana duba yiwuwar ɗaga likafar wasu manyan ma’aikatan jami’ar 41 zuwa matsayi na gaba. ...

An sake rufe Asibitocin bogi 6 a Oyo

An sake rufe Asibitocin bogi 6 a Oyo

An ɗauki matakin rufe Asibitocin ne domin tabbatar da manufar gwamnati ta kare lafiyar al’umma. ...