Headlines

’Yan bindiga sun mamaye wani ƙauye a Zamfara bayan janyewar jami’an tsaro

’Yan bindiga sun mamaye wani ƙauye a Zamfara bayan janyewar jami’an tsaro

Haka kawai muka ji an ce sojoji suna kwashe kayansu suna tafiya da daddare. ...

Shugabannin ƙasashen Gulf sun gana a Saudiyya kan tasirin yaƙin Iran

Shugabannin ƙasashen Gulf sun gana a Saudiyya kan tasirin yaƙin Iran

Mashigar Hormuz na ɗaukar kusan kashi 20 na man fetur da iskar gas da ake jigilarsa a duniya. ...

Stones zai yi bankwana da City a ƙarshen kaka

Stones zai yi bankwana da City a ƙarshen kaka

Stones mai shekaru 31, wanda ya koma City daga Everton a shekarar 2016, ya buga wa City wasanni 293 inda ya zura ƙwallaye 19. ...

An saya wa Tinubu fom ɗin tsayawa takara a 2027

An saya wa Tinubu fom ɗin tsayawa takara a 2027

Bayanai sun nuna cewa an sayi fom ɗin ne kan naira miliyan 100. ...

Saudiyya ta ba ɗaliban Najeriya 50 guraben karatu a fannin man fetur da ma’adinai

Saudiyya ta ba ɗaliban Najeriya 50 guraben karatu a fannin man fetur da ma’adinai

Jakada Al-Balawi ya bayyana cewa shirin ya haɗa da kuɗin makaranta, tikitin tafiya, masauki da kuma alawus na wata-wata ga ɗaliban Najeriya ...