Headlines

Yunƙurin juyin mulki: Kotu ta hana ’yan jarida ɗaukar rahoton shari’ar waɗanda ake zargi

Yunƙurin juyin mulki: Kotu ta hana ’yan jarida ɗaukar rahoton shari’ar waɗanda ake zargi

Wani jami’in DSS ya ce zai yi bayani daga baya, amma har zuwa lokacin da ’yan jaridar suka bi umarnin suka fice daga kotun, bai yi ƙarin haske ba. ...

Garkuwa da mutane: ’Yan sanda sun cafke mutum 30 a Kaduna

Garkuwa da mutane: ’Yan sanda sun cafke mutum 30 a Kaduna

Rundunar ta kuma cafke wasu mutum huɗu da ake zargi da safarar makamai, tare da ƙwato bindigogi guda biyar ...

Yadda Boko Haram ta kashe mutane 29 a Adamawa

Yadda Boko Haram ta kashe mutane 29 a Adamawa

Basaraken yankin, Aggrey Ali, ya bayyana cewa ’yan ta’addan sun ɗauki awanni suna kashe-kashe da ƙone-ƙone, yana mai roƙon a turo ƙarin jami’an ...

NAJERIYA A YAU: Yadda Raguwar Maniyyatan Najeriya Ke Shafar Aikin Hajji

NAJERIYA A YAU: Yadda Raguwar Maniyyatan Najeriya Ke Shafar Aikin Hajji

Ko ta wadanne irin hanyoyi ne raguwar maniyyatan Najeriya ke tasiri ga sauke farali? Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai ...

Tuhumar da Malami yake fuskanta reshe ne ya juye da mujiya — Sowore

Tuhumar da Malami yake fuskanta reshe ne ya juye da mujiya — Sowore

Sowore ya tunatar da Malami yadda suka gurfanar da shi a zamanin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari. ...