Headlines

An fara raba wa almajirai tabarma da gidan sauro a Yobe

An fara raba wa almajirai tabarma da gidan sauro a Yobe

Hukumar Ilimin Larabci da Musulunci ta Jihar Yobe (AISEB) ta fara rabon tabarmi da gidajen sauro ga almajirai a fadin jihar ...

Kashe-kashen ya isa, ku sauya dabarun aiki — Tinubu ga shugabannin tsaro

Kashe-kashen ya isa, ku sauya dabarun aiki — Tinubu ga shugabannin tsaro

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya ce dole ne shugabannin tsaro su kawo ƙarshen kashe-kashe a jihohin da abin ya shafa ...

Sakataren Jam’iyya: Damagum ya amince da matsayar gwamnonin PDP

Sakataren Jam’iyya: Damagum ya amince da matsayar gwamnonin PDP

Muƙaddashin Shugaban Jam’iyyar PDP na Ƙasa, Ambasada Umar Damagum, ya umarci jami’an jam’iyyar da su yi karɓi Arch. Setonji Koshoedo a mat ...

Na ba ku wata 1 ku murƙushe ’yan ta’adda — Olukoyede ga sojoji

Na ba ku wata 1 ku murƙushe ’yan ta’adda — Olukoyede ga sojoji

“Daga wata mai zuwa, ba na son in ƙara jin mostin waɗannan ’yan ta’addan a yankin Dam ɗin Kainji,” in ji babban hafsan sojin. ...

Nijar, Mali da Burkina Faso sun kafa gidan rediyo na haɗin gwiwa

Nijar, Mali da Burkina Faso sun kafa gidan rediyo na haɗin gwiwa

Gwamnatocin sojin Nijar da Mali da Burkina Faso sun jaddada cewa sun kafa gidan rediyonsu na haɗin gwiwa ne da nufin daƙile farfagandar ƙasashen waje ...