Headlines

Gwamnatin Yobe ta sayo hatsi don tunkarar kakar bana

Gwamnatin Yobe ta sayo hatsi don tunkarar kakar bana

Wannan shiri ya ƙara jaddada ƙudirin gwamnatin Jihar Yobe na inganta samar da abinci da kuma baiwa manoma damar bunƙasa harkokin su na noma da nufin s ...

’Yan Najeriya miliyan 150 sun samu ingantacciyar wutar lantarki – Minista

’Yan Najeriya miliyan 150 sun samu ingantacciyar wutar lantarki – Minista

Ministan ya buƙaci masu hada-hadar kuɗi na duniya da su ba da fifiko wajen ƙarfafa hanyoyin samar da wutar lantarki a Najeriya tare da hanyoyin samar ...

ISWAP sun ruguza gadar Mandafuma a Borno

ISWAP sun ruguza gadar Mandafuma a Borno

Wannan lalacewar gadar a halin da ake ciki ya kai ga katsewar hanyar da ke tsakanin ƙauyen Mandafuma da garin Biu wadda ita ce hanyar da ta haɗa garin ...

’Yan bindiga sun sace makiyaya 5, da shanu 1,200 a Kaduna

’Yan bindiga sun sace makiyaya 5, da shanu 1,200 a Kaduna

Mazauna gundumar Kufana a Ƙaramar Hukumar Kajuru ta Jihar Kaduna sun shiga cikin fargaba sakamakon jerin hare-haren ‘yan bindiga da ya yi sanadi ...

Dangote: Har yanzu gidajen mai ba su rage farashin mai ba

Dangote: Har yanzu gidajen mai ba su rage farashin mai ba

Daga ranar 16 ga Afrilu, 2025, farashin man fetur zai tashi daga N865 zuwa N835. ...