Headlines

’Yan bindiga sun sace makiyaya 5, da shanu 1,200 a Kaduna

’Yan bindiga sun sace makiyaya 5, da shanu 1,200 a Kaduna

Mazauna gundumar Kufana a Ƙaramar Hukumar Kajuru ta Jihar Kaduna sun shiga cikin fargaba sakamakon jerin hare-haren ‘yan bindiga da ya yi sanadi ...

Dangote: Har yanzu gidajen mai ba su rage farashin mai ba

Dangote: Har yanzu gidajen mai ba su rage farashin mai ba

Daga ranar 16 ga Afrilu, 2025, farashin man fetur zai tashi daga N865 zuwa N835. ...

NAJERIYA A YAU: Ainihin Abin Da Ke Hana Matan Arewa Koyon Ilimin Kimiyya

NAJERIYA A YAU: Ainihin Abin Da Ke Hana Matan Arewa Koyon Ilimin Kimiyya

Zainab ba kimiyya kawai ta karanta ba, ta karanci ɗaya daga cikin kimiyyoyin da ake ganin sun fi kowanne wahala, wanda a mafi yawan lokuta, ba mata ka ...

Najeriya da gwamnatin sojin Nijar sun sasanta

Najeriya da gwamnatin sojin Nijar sun sasanta

Ministan Harkokin Wajen Nijar, Bakary Yaou Sangare da takwaransa na Najeriya Yusuf Tuggar sun tabbatar da cewa ƙasashen biyu sun shirya ...

Zargin Ganduje: Za mu sanar da lokacin yanke hukunci —Kotu

Zargin Ganduje: Za mu sanar da lokacin yanke hukunci —Kotu

Babbar Kotun Jihar Kano ta ce za ta yanke hukunci nan gaba a shari’ar cin hanci da rashawa da ake yi wa Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Gand ...