Headlines

Ka dawo Najeriya ka magance matsalar tsaro —Obi ga Tinubu

Ka dawo Najeriya ka magance matsalar tsaro —Obi ga Tinubu

Babu dalilin da Tinubu zai je ya yi zamansa a Faransa alhali matsalar tsaro da kashe-kashe sai ƙaruwa suke ta yi a Najeriya, a Peter Obi ...

An kashe shanu 36, an ba 42 guba a Filato

An kashe shanu 36, an ba 42 guba a Filato

Kashe-kashen Filato ya isa haka a cewar Ƙungiyar Dattawan Arewa cikin kakkausar murya ...

Gwamnatin Tarayya ta buƙaci ’yan jarida su daina kawo rahoton ayyukan ’yan ta’adda

Gwamnatin Tarayya ta buƙaci ’yan jarida su daina kawo rahoton ayyukan ’yan ta’adda

Yaɗa labaran ayyukan ’yan ta’addan da ’yan jarida ke yi ne ke ƙara kawo barazana ga tsaron ƙasar. ...

Dangote ya karya farashin fetur karo na biyu a mako guda

Dangote ya karya farashin fetur karo na biyu a mako guda

A cikin makonni shida, Dangoten ya rage farashin fetur ɗin sau uku. ...

Hisbah ta kama matashi yana ‘baɗala’ da Akuya a Kano

Hisbah ta kama matashi yana ‘baɗala’ da Akuya a Kano

Matashin ya bayyana nadamarsa yana mai cewa ba zai ƙara ba. ...