Headlines

Majalisa ta gayyaci Kantoman Ribas, Ibok-Ete Ibas

Majalisa ta gayyaci Kantoman Ribas, Ibok-Ete Ibas

Kwamitin na wucin gadi mai mamba 21 zai yi aiki kai-tsaye da gwamnan riƙo ...

An naɗa mace ta farko mai magana da yawun rundunar sojin Nijeriya

An naɗa mace ta farko mai magana da yawun rundunar sojin Nijeriya

Appolonia Anaele mai muƙamin Laftanar Kanar ce za ta karɓi muƙamin daga hannun Manjo-Janar Onyema Nwachukwu. ...

An taƙaita zirga-zirgar babura da haramta kiwon dare a Filato

An taƙaita zirga-zirgar babura da haramta kiwon dare a Filato

Aƙalla mutane 50 ne rahotanni suka ce an kashe bayan wasu ’yan bindiga sun kai Jihar Filato a ranar 14 ga watan Afrilu. ...

Matashin da ya yi iƙirarin kashe mutane ya kai kansa ofishin ’yan sanda a Kano

Matashin da ya yi iƙirarin kashe mutane ya kai kansa ofishin ’yan sanda a Kano

Abba Dujal ya ce yanzu haka ya shekara bakwai bai yi sallah ba. ...

Kotu ta yanke wa tsohon Shugaban Peru ɗaurin shekaru 15 kan laifin rashawa

Kotu ta yanke wa tsohon Shugaban Peru ɗaurin shekaru 15 kan laifin rashawa

Ollanta Humala, mai shekaru 62, ya kasance tsohon shugaban ƙasar Peru na biyu da aka samu da laifi. ...