HOTUNA: An kai gawar Arase Benin domin yi mata jana’iza

Arase, ya rasu ne a ranar 31 ga watan Agusta, 2025, a Asibitin Cedarcrest da ke Abuja, bayan fama da rashin lafiya.

HOTUNA: An kai gawar Arase Benin domin yi mata jana’iza

An kai gawar Tsohon Sufeto Janar na ’Yan Sanda, Solomon Arase, zuwa Birnin Benin, Babban Birnin Jihar Edo, domin yi masa  jana’iza.

Arase, ya rasu ne a ranar 31 ga watan Agusta, 2025, a Asibitin Cedarcrest da ke Abuja, bayan fama da rashin lafiya.

A makon da ya gabata, aka gudanar da bikin tunawa da shi a Abuja.

Sai kuma a ranar Asabar Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta kai gawarsa Benin domin kammala bukukuwan jana’izarsa.

Ga hotuna: