HOTUNA: Halin da ake ciki bayan tashin ‘bom’ a Bodija

Ga wasu hotuna barnar da aka samu da muka samo muku daga kafofin sada zumnanta.

HOTUNA: Halin da ake ciki bayan tashin ‘bom’ a Bodija

An tafka asarar rayuka da dukiyoyi da suka hada da muhallai da ababen hawa da sauransu a sakamakon tashin abubuwan fashewa a yankin Bodija da ke Ibadan, babban birnin Jihar Oyo.

Gwamnatin jihar ta tabbatar da rasuwar mutum 2, wasu 77 kuma sun jikkata a sakamkon iftila’in na daren alata.

Ga wasu hotuna barnar da aka samu, da muka samo muku daga kafofin sada zumnanta.

Amurka ta dakatar da bai wa Afirka ta Kudu tallafi

Yadda rikicin shugabanci ya janyo rufe babban masallacin gari

Yadda Kano ke samar da madarar Naira biliyan 2.2

An dakatar da dagaci kan zargin saran maraya da adda