Hotuna • Created April 29, 2025 11:11
HOTUNA: Yadda aka dawo da ’yan Najeriya 203 daga Libya
Hukumar Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta karɓi ’yan Najeriya daga ƙasar Libya
Kalli yadda aka karɓi ’yan Najeriya guda 203 da aka dawo da su daga ƙasar Libya.
(Hoto: Onyekachukwu Obi).