HOTUNA: Yadda ake aikin ceto daliban da makaranta ta rushe da su a Jos

Ga hotunan yadda ake gudanar da aikin ceton da ake gudanarwa a wajen bayan aukuwar iftila’in a safiyar Juma’a.

HOTUNA: Yadda ake aikin ceto daliban da makaranta ta rushe da su a Jos

Dalibai suna cikin zana jarabawa ne gini mai hawa biyu na makarantar  Kent Academy ya rushe da su garin Jos da ke Jihar Filato.

Ga hotunan yadda ake gudanar da aikin ceton da ake gudanarwa a wajen bayan aukuwar iftila’in a safiyar Juma’a.