HOTUNA: Yadda yajin aikin NLC ya tsayar da harkoki a Najeriya

Ga hotunan yadda yajin aiki kungiyar kwadago ya tsayar da harkoki a Kano da wasu sassan Najeriya

HOTUNA: Yadda yajin aikin NLC ya tsayar da harkoki a Najeriya

Kungiyar kwadago ta rufe cibiyoyin gwamnati da ma’aikatu sakamakon yakin aikin da ta kira na naman karin mafi karancin albashi.

Ga hotunan yadda yajin aikin ya tsayar da harkoki a Kano da wasu sassan Najeriya:

 

Titunan da suka saba kasancewa da cunkoso a Legas sun zama wayam

 

Tinubu ya sanya hannu a kasafin kuɗin 2025 na N54.99trn

Hukuma ta kama ciyaman kan zargin badaƙalar filin N100m a Kano

An ga watan Ramadan a Najeriya

Gwamnatin Sakkwato ta nemi malaman Jami’a su janye yajin aiki 

Tags