HOTUNA: Yadda yajin aikin NLC ya tsayar da harkoki a Najeriya

Ga hotunan yadda yajin aiki kungiyar kwadago ya tsayar da harkoki a Kano da wasu sassan Najeriya

HOTUNA: Yadda yajin aikin NLC ya tsayar da harkoki a Najeriya

Kungiyar kwadago ta rufe cibiyoyin gwamnati da ma’aikatu sakamakon yakin aikin da ta kira na naman karin mafi karancin albashi.

Ga hotunan yadda yajin aikin ya tsayar da harkoki a Kano da wasu sassan Najeriya:

 

Titunan da suka saba kasancewa da cunkoso a Legas sun zama wayam