Hukumar CAF ta dage Senegal daga shiga gasar cin kofin Afirka

Akalla mutum 30 ne aka jikkata a filin wasa na Senegal a lokacin da wasa ke gudana a tsakanin kasashen Senegal da na Ibory Coast na neman gurbin zuwa gasar cin kofin Nahiyar Afirka da ya gudana a ranar Asabar da ta wuce.

Hukumar CAF ta dage Senegal daga shiga gasar cin kofin Afirka
Hukumar CAF ta dage Senegal daga shiga gasar cin kofin Afirka

Akalla mutum 30 ne aka jikkata a filin wasa na Senegal a lokacin da wasa ke gudana a tsakanin kasashen Senegal da na Ibory Coast na neman gurbin zuwa gasar cin kofin Nahiyar Afirka da ya gudana a ranar Asabar da ta wuce.