Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa ta tallafa wa wadanda ambaliya ta shafa a Jihar Kebbi

Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Najeriya ta tallafa wa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa  a Jihar Kebbi da barguna da katifu da gidajen sauro.

Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa ta tallafa wa wadanda ambaliya ta shafa a Jihar Kebbi
Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa ta tallafa wa wadanda ambaliya ta shafa a Jihar Kebbi

Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Najeriya ta tallafa wa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa  a Jihar Kebbi da barguna da katifu da gidajen sauro.