Ibon da ya yi wa Boko Haram sojan-gona ya amsa laifinsa

A ranar Talatar makon jiya ne rudunar ‘yan sanda a Zariya ta yi nasarar kama wani dan kabilar ibo mai suna Uche Owuma wanda yake zaune a kan titin Port-Harcourt Sabon Garin Zariya da ake tuhuma da laifin yi wa jama’a barana da sunan shi dan Boko Haram ne

Ibon da ya yi wa Boko Haram sojan-gona ya amsa laifinsa
Ibon da ya yi wa Boko Haram sojan-gona ya amsa laifinsa

A ranar Talatar makon jiya ne rudunar ‘yan sanda a Zariya ta yi nasarar kama wani dan kabilar ibo mai suna Uche Owuma wanda yake zaune a kan titin Port-Harcourt Sabon Garin Zariya da ake tuhuma da laifin yi wa jama’a barana da sunan shi dan Boko Haram ne

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano

An gurfanar da wanda ya kashe matarsa da ƙona gida

Atiku ya caccaki Tinubu kan rikicin BCDA