ICPC za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kebbi

Hukumar ICPC za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kebbi, Alhaji Sa’idu Dakingari a gaban babbar kotun jihar kan zargin cin hanci da almubazzaranci da kudin gwamnati. Za a gurfanar da shi ne mako mai zuwa tare da tsohon sakataren gwamnatinsa.

ICPC za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kebbi

Hukumar ICPC za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kebbi, Alhaji Sa’idu Dakingari a gaban babbar kotun jihar kan zargin cin hanci da almubazzaranci da kudin gwamnati.
Za a gurfanar da shi ne mako mai zuwa tare da tsohon sakataren gwamnatinsa.