Ilimi ne maganin matsalar rashin tsaro – Farfesa Fatima Umar
Shugabar Hukumar Ilimin Manya ta Jihar Kano Farfesa Fatima M. Umar ta ce ilimi ne makamin da zai magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a kasar nan.
Shugabar Hukumar Ilimin Manya ta Jihar Kano Farfesa Fatima M. Umar ta ce ilimi ne makamin da zai magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a kasar nan.