Ilimi ne maganin matsalar rashin tsaro – Farfesa Fatima Umar

Shugabar Hukumar Ilimin Manya ta Jihar Kano Farfesa Fatima M. Umar ta ce ilimi ne makamin da zai magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a kasar nan.

Ilimi ne maganin matsalar rashin tsaro – Farfesa Fatima Umar
Ilimi ne maganin matsalar rashin tsaro – Farfesa Fatima Umar

Shugabar Hukumar Ilimin Manya ta Jihar Kano Farfesa Fatima M. Umar ta ce ilimi ne makamin da zai magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a kasar nan.