Ina goyon bayan raba Jihar Kaduna – Sanata Makarfi

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi ya ce yana goyon bayan a fitar da Jihar Gurara daga Jihar Kaduna ta yanzu saboda hakan zai kawo ci gaba a jihar.

Ina goyon bayan raba Jihar Kaduna – Sanata Makarfi
Ina goyon bayan raba Jihar Kaduna – Sanata Makarfi

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi ya ce yana goyon bayan a fitar da Jihar Gurara daga Jihar Kaduna ta yanzu saboda hakan zai kawo ci gaba a jihar.