Iran ta zargi Isra’ila da mai mata hari

Iran ta zargi Isra’ila da kai mata hari da jirage marasa matuka a wata masana’antar soji.

Iran ta zargi Isra’ila da mai mata hari

This image grab taken from a UGC video posted on January 29, 2023, reportedly shows an explosion in Iran’s Isfahan province. – Iran said a night-time drone attack targeted a defence ministry site, at a time of high tensions over its nuclear programme and over Russia’s war in Ukraine. An anti-aircraft system destroyed one drone and two others exploded, the ministry said of the attack, adding there had been no casualties and only minor damage to the site in the central province of Isfahan. (Photo by – / UGC / AFP) / Israel OUT – NO Resale – NO Internet / ISRAEL OUT – NO RESALE – NO INTERNET / RESTRICTED TO EDITORIAL USE – MANDATORY CREDIT AFP – SOURCE: ESN/HENGAW – NO MARKETING – NO ADVERTISING CAMPAIGNS – NO INTERNET – DISTRIBUTED AS A SERVICE TO CLIENTS – NO RESALE – NO ARCHIVE -NO ACCESS ISRAEL MEDIA/PERSIAN LANGUAGE TV STATIONS OUTSIDE IRAN/ STRICTLY NO ACCESS BBC PERSIAN/ VOA PERSIAN/ MANOTO-1 TV/ IRAN INTERNATIONAL/RADIO FARDA – AFP IS NOT RESPONSIBLE FOR ANY DIGITAL ALTERATIONS TO THE PICTURE’S EDITORIAL CONTENT – RESTRICTED TO EDITORIAL USE – MANDATORY CREDIT AFP – SOURCE: ESN/HENGAW – NO MARKETING – NO ADVERTISING CAMPAIGNS – NO INTERNET – DISTRIBUTED AS A SERVICE TO CLIENTS – NO RESALE – NO ARCHIVE -NO ACCESS ISRAEL MEDIA/PERSIAN LANGUAGE TV STATIONS OUTSIDE IRAN/ STRICTLY NO ACCESS BBC PERSIAN/ VOA PERSIAN/ MANOTO-1 TV/ IRAN INTERNATIONAL/RADIO FARDA – AFP IS NOT RESPONSIBLE FOR ANY DIGITAL ALTERATIONS TO THE PICTURE’S EDITORIAL CONTENT /

Iran ta zargi Isra’ila da kai mata hari da jirage marasa matuka a wata masana’antar soji.

Wakilin Iran a Majalisar Dinkin Duniya, Amir Saeid Iravani, ya shaida mata cewa bincikensu ya gano cewa gwamnatin Isra’ila ce ta kai harin a lardin Isfahan.

A wasikarsa ga Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres, ya kuma zargin kalaman barazanar jami’an gwamnatin Isra’ila na kai hari kan kadarorin Iran.

Sai dai, Iravani bai yi karin bayani kan zargin ba, amma yana “Bukatar Kwamitin Tsaro ta Majalisar Dinkin Duniya ya la’anci wannan abin kyamar da Isara’ila ta aikata.

“Sannan ta tilasta mata bin dokokin kasa da kasa da kuma shirye-shiryenta masu hadari a yankin.”

An shafe shekaru ana yakin bayan fage tsakanin Isra’ila da Iran wadda ke zargi da kai hare-haren rusa shirinta na nukiliya, da hadin bakin Amurka.

Iravani ya ce, “Iran na da cikakken karen kanta a matsayin kasada kuma mayar da martani ga duk wata barazana daga Isra’ila, duk lokacin da hakan ta kama.