Jama’ar Potiskum sun nemi a sassauta dokar takaita fita
Jama’ar Potiskum da ke Jihar Yobe sun nemi gwamnatin jihar ta sassauta dokar takaita fita da aka sa wa garin daga karfe 4.00 na yamma zuwa 7.00 na safiyar kowace rana.
Jama’ar Potiskum da ke Jihar Yobe sun nemi gwamnatin jihar ta sassauta dokar takaita fita da aka sa wa garin daga karfe 4.00 na yamma zuwa 7.00 na safiyar kowace rana.