Jami’an tsaro na da hannu a tashin bama-bamai – Uzor Kalu
Tsohon Gwamnan Jihar Abiya Cif Orji Uzor Kalu ya yi zargin cewa wasu daga cikin bama-baman da ake dasawa a Arewa da ke halaka mutane da lalata dukiyoyi jami’an tsaro ne ke dasawa ba ’yan Boko Haram ba kamar yadda ake da’awa.
Tsohon Gwamnan Jihar Abiya Cif Orji Uzor Kalu ya yi zargin cewa wasu daga cikin bama-baman da ake dasawa a Arewa da ke halaka mutane da lalata dukiyoyi jami’an tsaro ne ke dasawa ba ’yan Boko Haram ba kamar yadda ake da’awa.