Jami’an tsaro sun kwato shanu 507 a Kagarko

A ranar Alhamis din makon jiya ne jami’an tsaro a karamar Hukumar Kagarko da ke Kudancin Jihar Kaduna suka yi nasarar kwato shanu 507 da tumaki 50 da jakuna 19, bayan arangamar da suka yi da barayin shanun a dajin garin Gora da ke karamar hukumar.

Jami’an tsaro sun kwato shanu 507 a Kagarko
Jami’an tsaro sun kwato shanu 507 a Kagarko

A ranar Alhamis din makon jiya ne jami’an tsaro a karamar Hukumar Kagarko da ke Kudancin Jihar Kaduna suka yi nasarar kwato shanu 507 da tumaki 50 da jakuna 19, bayan arangamar da suka yi da barayin shanun a dajin garin Gora da ke karamar hukumar.

Zazzaɓin Lassa ya kashe mutum 214 a Najeriya — NCDC

An kama masu garkuwa da mutane a Borno 

Rikicin ya kunno kai a Hukumar Alhazan Jihar Delta

Sojoji sun ceto mutane 5 da ISWAP ta sace a Harin Ngoshe