Jam`iyyar adawa ta SDP ta taya Buhari murnar lashe zabe

Mukaddashshin shugaban jam’iyyar adawa ta (SDP), Farfesa Tunde Adeniran, ya taya Shugaba Buhari murnar lashe zabensa karo na biyu kuma ya bukace shi da ya yi amfani da wannan damar wajen inganta hadin kan ‘yan Najeriya da tabbatar da zaman lafiya a kasar. Farfesa Tunde ya bayyana hakan ne a wasikar da ya aikawa shugaban. […]

Jam`iyyar adawa ta SDP ta taya Buhari murnar lashe zabe

Mukaddashshin shugaban jam’iyyar adawa ta (SDP), Farfesa Tunde Adeniran, ya taya Shugaba Buhari murnar lashe zabensa karo na biyu kuma ya bukace shi da ya yi amfani da wannan damar wajen inganta hadin kan ‘yan Najeriya da tabbatar da zaman lafiya a kasar.

Farfesa Tunde ya bayyana hakan ne a wasikar da ya aikawa shugaban. Kamar yadda Daraktan watsa labarai na jam’iyyar SDP Yemi Akinbode ya bayyanawa manema labarai.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta