Jihar Gombe ta sha alwashin yakar talauci a tsakanin al’ummarta

Kwamishinan Matasa da Yaki da Talauci na Jihar Gombe Alhaji Mijinyawa Sani Labaran, ya ce gwamnatin jihar a karkashin Alhaji Ibrahim Hassan dankwambo za ta ci gaba da kokari wajen yaki da talauci a tsakanin al’ummarta.

Jihar Gombe ta sha alwashin yakar talauci a tsakanin al’ummarta
Jihar Gombe ta sha alwashin yakar talauci a tsakanin al’ummarta

Kwamishinan Matasa da Yaki da Talauci na Jihar Gombe Alhaji Mijinyawa Sani Labaran, ya ce gwamnatin jihar a karkashin Alhaji Ibrahim Hassan dankwambo za ta ci gaba da kokari wajen yaki da talauci a tsakanin al’ummarta.