Jihar Ogun za ta kafa dokar yanke mazakutar masu fyade
Gwamnatin Jihar Ogun ta aike da wani kudirin doka ga Majalisar Dokokin Jihar tana neman yin hukunci mai tsanani ga masu aikata fyade ciki har da yanke mazakutarsu.
Gwamnatin Jihar Ogun ta aike da wani kudirin doka ga Majalisar Dokokin Jihar tana neman yin hukunci mai tsanani ga masu aikata fyade ciki har da yanke mazakutarsu.