Jihar Ogun za ta kafa dokar yanke mazakutar masu fyade

Gwamnatin Jihar Ogun ta aike da wani kudirin doka ga Majalisar Dokokin Jihar tana neman yin hukunci mai tsanani ga masu aikata fyade ciki har da yanke mazakutarsu.

Jihar Ogun za ta kafa dokar yanke mazakutar masu fyade
Jihar Ogun za ta kafa dokar yanke mazakutar masu fyade

Gwamnatin Jihar Ogun ta aike da wani kudirin doka ga Majalisar Dokokin Jihar tana neman yin hukunci mai tsanani ga masu aikata fyade ciki har da yanke mazakutarsu.