Jirgin kasa ya kade shanu 60 a tsakanin Kaduna da Abuja

Wani jirgin kasa da ke tafiya a kan sabon titin dogo da ya hade Kaduna da Abuja, ya auka kan wani garken shanu da suka bi ta kan gadar da jirgin ke bi saboda ambaliyar ruwa a wani rafi da suka saba bi don zuwa kiwo.

Jirgin kasa ya kade shanu 60 a tsakanin Kaduna da Abuja
Jirgin kasa ya kade shanu 60 a tsakanin Kaduna da Abuja

Wani jirgin kasa da ke tafiya a kan sabon titin dogo da ya hade Kaduna da Abuja, ya auka kan wani garken shanu da suka bi ta kan gadar da jirgin ke bi saboda ambaliyar ruwa a wani rafi da suka saba bi don zuwa kiwo.

Zazzaɓin Lassa ya kashe mutum 214 a Najeriya — NCDC

An kama masu garkuwa da mutane a Borno 

Rikicin ya kunno kai a Hukumar Alhazan Jihar Delta

Sojoji sun ceto mutane 5 da ISWAP ta sace a Harin Ngoshe