Jonathan ya nemi kwamiti ya samo maslaha kan matsalar Boko Haram

Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya nemi wakilan Kwamitin Tattaunawa da Sulhunta Tashe-Tashen Hankula da ke addabar Arewa su yi kokarin samo maslaha don magance matsalar.

Jonathan ya nemi kwamiti ya samo maslaha kan matsalar Boko Haram
Jonathan ya nemi kwamiti ya samo maslaha kan matsalar Boko Haram

Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya nemi wakilan Kwamitin Tattaunawa da Sulhunta Tashe-Tashen Hankula da ke addabar Arewa su yi kokarin samo maslaha don magance matsalar.