KAI-TSAYE: ‘Hukuncin da kotu ta yanke kan Zaben Gwamnan Kano’

Abin da ke faruwa a kotun da ke yanke hukunci a shari’ar zaben Gwamnan Kano.

KAI-TSAYE: ‘Hukuncin da kotu ta yanke kan Zaben Gwamnan Kano’

Labarai kai-tsaye daga Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Gwamnan Kano, wadda ke yanke hukunci a yau tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jam’iyyar NNPP, da tsohon mataimakin gwamna, Nasiru Yusuf Gawuna na APC.

 

An kashe ’yan gudun hijira uku a Sakkwato

Kotu ta soke hukuncin yi wa Jam’iyyar NDC rijista

’Yan bindiga sun kashe mutum 7 sun sace dabbobi a Bakori

Sojoji sun kashe manyan ’yan ta’adda 5 a Kebbi