Kananan Labarai• Created September 8, 2012 16:09
Katangar gidan Galadiman Bauchi ta kashe mutum biyu
A ranar Asabar da ta gabata ce mutanen da ke zaune a jikin gidan Galadiman Bauchi da Unguwar Jahun suka tashi da alhinin rasa rayukan mutum biyu da bangon katangar gidan Galadiman ta yanko ta fada kan wani daki da aka gina a kusa da katangar
Katangar gidan Galadiman Bauchi ta kashe mutum biyu
A ranar Asabar da ta gabata ce mutanen da ke zaune a jikin gidan Galadiman Bauchi da Unguwar Jahun suka tashi da alhinin rasa rayukan mutum biyu da bangon katangar gidan Galadiman ta yanko ta fada kan wani daki da aka gina a kusa da katangar