Katangar gidan Galadiman Bauchi ta kashe mutum biyu

A ranar Asabar da ta gabata ce mutanen da ke zaune a jikin gidan Galadiman Bauchi da Unguwar Jahun suka tashi da alhinin rasa rayukan mutum biyu da bangon katangar gidan Galadiman ta yanko ta fada kan wani daki da aka gina a kusa da katangar

Katangar gidan Galadiman Bauchi ta kashe mutum biyu
Katangar gidan Galadiman Bauchi ta kashe mutum biyu

A ranar Asabar da ta gabata ce mutanen da ke zaune a jikin gidan Galadiman Bauchi da Unguwar Jahun suka tashi da alhinin rasa rayukan mutum biyu da bangon katangar gidan Galadiman ta yanko ta fada kan wani daki da aka gina a kusa da katangar