Kananan Labarai• Created September 22, 2012 11:41
Kirista ya yarda a yi masa hukuncin Shari’ar Musulunci
Wani matashi Kirista dankabilar Ibo mai kimanin shekara 18 mai suna Dabid Moses ya yarda a yi masa hukunci da Shari’ar Musulunci a gaban Kotun Shari’ar Musulunci ta Bakin Kasuwa da ke Gusau a Jihar Zamfara
Kirista ya yarda a yi masa hukuncin Shari’ar Musulunci
Wani matashi Kirista dankabilar Ibo mai kimanin shekara 18 mai suna Dabid Moses ya yarda a yi masa hukunci da Shari’ar Musulunci a gaban Kotun Shari’ar Musulunci ta Bakin Kasuwa da ke Gusau a Jihar Zamfara