Kogi ya ci yara hudu ’yan gida daya a Kaduna

Yara hudu ’yan gida daya sun halaka a lokacin da suke kokarin ketare Kogin Romi da ke karamar Hukumar Chikun a Jihar Kaduna.

Kogi ya ci yara hudu ’yan gida daya a Kaduna
Kogi ya ci yara hudu ’yan gida daya a Kaduna

Yara hudu ’yan gida daya sun halaka a lokacin da suke kokarin ketare Kogin Romi da ke karamar Hukumar Chikun a Jihar Kaduna.