Kotu ta kori saurayi daga Zamfara saboda budurwarsa
Kotun shari’ar Musulunci ta kori wani matashi mai suna Jafar Ibrahim, dalibi a Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari da ke Sakkwato, wanda yake zaune a Unguwar Zabarma a Tudun Wada Gusau, daga Jihar Zamfara, har sai budurwarsa ta yi aure.

Kotun shari’ar Musulunci ta kori wani matashi mai suna Jafar Ibrahim, dalibi a Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari da ke Sakkwato, wanda yake zaune a Unguwar Zabarma a Tudun Wada Gusau, daga Jihar Zamfara, har sai budurwarsa ta yi aure.