Kananan Labarai• Created February 21, 2013 17:28
kungiyar Ansaru ta dauki nauyin sace ’yan kasashen waje bakwai a Bauchi
kungiyar Ansarul Muslimina Fi Biladis Sudan da ake kira da Ansaru a takaice ta dauki nauyin sace ’yan kasashen waje bakwai da aka yi a ranar Asabar da dare a mazaunin kamfanin Setraco da ke aikin gina tagwayen hanyar Kano zuwa Maiduguri a garin Jama’are
kungiyar Ansaru ta dauki nauyin sace ’yan kasashen waje bakwai a Bauchi
kungiyar Ansarul Muslimina Fi Biladis Sudan da ake kira da Ansaru a takaice ta dauki nauyin sace ’yan kasashen waje bakwai da aka yi a ranar Asabar da dare a mazaunin kamfanin Setraco da ke aikin gina tagwayen hanyar Kano zuwa Maiduguri a garin Jama’are