Kungiyar ASUU da gwamnati zasu tattauna yau
Gwamnatin tarayya ta ce, zata gana da shugabannin kungiyar malaman jami’o’in Najeriya a yau Alhamis don ci gaba da tattaunawa akan kokarin da suke yi wajen dakatar da yajin aikin gama garin da malaman ke yi. Ministan kwadago Sanata Chris Ngigen ne ya bayyana hakan jiya Laraba a Abuja, a wata sanarwa da Mataimakiyar Darakta […]
Gwamnatin tarayya ta ce, zata gana da shugabannin kungiyar malaman jami’o’in Najeriya a yau Alhamis don ci gaba da tattaunawa akan kokarin da suke yi wajen dakatar da yajin aikin gama garin da malaman ke yi.
Ministan kwadago Sanata Chris Ngigen ne ya bayyana hakan jiya Laraba a Abuja, a wata sanarwa da Mataimakiyar Darakta a sashen watsa labarai na ma’aikatar Misis Iliya Rhoda ta fitar.