Kungiyar Izala ta rushe shugabanninta a Legas
Kungiyar Jama’atul Izalatul Bidi’a Wa’iƙamatus Sunnah ta rushe shugabancin majalisar zartawa da ta malamai na ƙungiyar reshen Jihar Legas.
Kungiyar Jama’atul Izalatul Bidi’a Wa’iƙamatus Sunnah ta rushe shugabancin majalisar zartawa da ta malamai na ƙungiyar reshen Jihar Legas.