Kwale-kwale ya kife da mutum takwas a Taraba

Zuwa shekaranjiya Laraba, masunta da ’yan sa-kai, na can na kokarin gano gawarwakin wasu mutum takwas da kwale-kwale ya kife da su a kogin Karim Lamido da ke Jihar Taraba.

Kwale-kwale ya kife da mutum takwas a Taraba
Kwale-kwale ya kife da mutum takwas a Taraba

Zuwa shekaranjiya Laraba, masunta da ’yan sa-kai, na can na kokarin gano gawarwakin wasu mutum takwas da kwale-kwale ya kife da su a kogin Karim Lamido da ke Jihar Taraba.