Kwale-kwale ya kife da mutum takwas a Taraba
Zuwa shekaranjiya Laraba, masunta da ’yan sa-kai, na can na kokarin gano gawarwakin wasu mutum takwas da kwale-kwale ya kife da su a kogin Karim Lamido da ke Jihar Taraba.
Zuwa shekaranjiya Laraba, masunta da ’yan sa-kai, na can na kokarin gano gawarwakin wasu mutum takwas da kwale-kwale ya kife da su a kogin Karim Lamido da ke Jihar Taraba.