Kwamiti Binciken Rikicin Assakio ya mika rahoto

Kwamitin da gwamnatin Jihar Nasarawa ta kafa don binciko musabbabin rikicin kabilancin da ya auku a garin Assakio, ya mika rahotonsa.

Kwamiti Binciken Rikicin Assakio ya mika rahoto
Kwamiti Binciken Rikicin Assakio ya mika rahoto

Kwamitin da gwamnatin Jihar Nasarawa ta kafa don binciko musabbabin rikicin kabilancin da ya auku a garin Assakio, ya mika rahotonsa.