Kananan Labarai• Created September 28, 2012 01:50
Kwamitin Sasantawa na Jihar Kaduna ya amshi takardu 365
Kwamitin Sasanta Jama’a da Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa domin nemo hanyoyin samun dauwamammen zaman lafiya a jihar ya fara zama inda shugabanninsa suka bayyana cewa babu yadda za a samu zaman lafiya idan jama’a ba su yafe wa juna.
Kwamitin Sasantawa na Jihar Kaduna ya amshi takardu 365
Kwamitin Sasanta Jama’a da Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa domin nemo hanyoyin samun dauwamammen zaman lafiya a jihar ya fara zama inda shugabanninsa suka bayyana cewa babu yadda za a samu zaman lafiya idan jama’a ba su yafe wa juna.