Kwanan nan za mu mamaye dajin Sambisa – Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Janar Mansir Muhammad Dan Ali (mai ritaya) yana  cikin jami’an gwamnati da  suka raka shugaba Muhammadu Buhari zuwa Amurka kuma Ministan  ya ziyarci gidan Radiyon Muryar Amurka inda wakilin Aminiya  ya samu damar tattaunawa  da shi kamar haka:

Kwanan nan za mu mamaye dajin Sambisa – Ministan Tsaro
Kwanan nan za mu mamaye dajin Sambisa – Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Janar Mansir Muhammad Dan Ali (mai ritaya) yana  cikin jami’an gwamnati da  suka raka shugaba Muhammadu Buhari zuwa Amurka kuma Ministan  ya ziyarci gidan Radiyon Muryar Amurka inda wakilin Aminiya  ya samu damar tattaunawa  da shi kamar haka: