kyanda ta mamaye jihohin Arewa
Yara talatin da hudu ne suka rasa rayukansu zuwa yanzu a sakamakon kamuwa da cutar kyanda da suka yi cikin watanni biyu a sassa daban-daban na jihohin Arewa.

Yara talatin da hudu ne suka rasa rayukansu zuwa yanzu a sakamakon kamuwa da cutar kyanda da suka yi cikin watanni biyu a sassa daban-daban na jihohin Arewa.