Likitoci na nazarin jaririyar da aka haifa ba al’aura a Zamfara
Allah mai yi yadda ya so, yanzu haka likitoci suna nazari kan wata jaririyar da aka haifa babu al’aura a jihar Zamfara, lamarin da ya tada wa mutane da dama hankali saboda kasancewar iyayen jaririyar talakawa ne.

Allah mai yi yadda ya so, yanzu haka likitoci suna nazari kan wata jaririyar da aka haifa babu al’aura a jihar Zamfara, lamarin da ya tada wa mutane da dama hankali saboda kasancewar iyayen jaririyar talakawa ne.