Kananan Labarai• Created April 26, 2013 07:02
Ma’aikatar Ruwa ta shawarci jama’ar garin Bauchi su rika tadanar ruwa
Ma’aikatar Ruwa ta Jihar Bauchi ta shawarci jama’ar garin Bauchi da kewaye su rika adana ruwan famfo saboda yadda karancin wutar lantarki ke tilasta mata raba ruwa lokaci-lokaci ga unguwannin birnin.
Ma’aikatar Ruwa ta shawarci jama’ar garin Bauchi su rika tadanar ruwa
Ma’aikatar Ruwa ta Jihar Bauchi ta shawarci jama’ar garin Bauchi da kewaye su rika adana ruwan famfo saboda yadda karancin wutar lantarki ke tilasta mata raba ruwa lokaci-lokaci ga unguwannin birnin.