Mai buga jabun Naira ya shiga hannu a Anambara
’Yan sanda a Jihar Anambra sun kama wani magidanci mai shekara 75, kuma tsohon malamin makaranta, mai suna Onuzuluike Ude, bisa zarginsa da buga jabun takardun kudin Najeriya da kuma yin jabun takardun shaidar manyan makarantun kasar nan wato satifiket.
’Yan sanda a Jihar Anambra sun kama wani magidanci mai shekara 75, kuma tsohon malamin makaranta, mai suna Onuzuluike Ude, bisa zarginsa da buga jabun takardun kudin Najeriya da kuma yin jabun takardun shaidar manyan makarantun kasar nan wato satifiket.