Majalisar Taraba ta nada Mukaddashin Gwamna

Majalisar Dokokin Jihar Taraba ta amince da nada Mataimakin Gwamnan Jihar Taraba Alhaji Umar Garba a matsayin Mukaddashin Gwamnan Jihar bayan samun matsi da kuma karatowar cikar wa’wadin mako uku

Majalisar Taraba ta nada Mukaddashin Gwamna
Majalisar Taraba ta nada Mukaddashin Gwamna

Majalisar Dokokin Jihar Taraba ta amince da nada Mataimakin Gwamnan Jihar Taraba Alhaji Umar Garba a matsayin Mukaddashin Gwamnan Jihar bayan samun matsi da kuma karatowar cikar wa’wadin mako uku